⭐ Ratings & Reviews
No reviews yet — be the first!
No reviews yet.
📖 Description
‘Da na sani…’ da ‘Bazan mance ba…’ kunnen jaki ne, basu taba haduwa saida dalili. ‘Ribar Kishi kuwa adashen makauniya ce, idan tasan na zubi batasan ta dauka ba’ Fatima Zara ta kasance diya daga cikin iyalan mai biyar. Ta Rayu cikin jin dadi da kwanciyar hankali a dalilin biyu. Ta shiga cikin kuncin rayuwa a yayin da kishin daya ya tarwatsa zaman lafinya da kwanciyar hankalin su, wanda yayi sanadiyyar rayuwar daya kuma ta gurbata rayuwar daya. Duk a cikin littafin RIBAR KISHI.